Anambra
Kada mutane su manta da mutumin da yayi sanadiyyar gano yaran nan da aka sace a Kano. Mutumin dai sunan sa Ahmed Isah. Wannan bawan Allah shine sila ko sanadiyyar bankado satar yaran nan guda tara na Kano da rundunar 'yan sandan..
Wata kungiyar dattawan jihar Kano, KCCI, ta yi Allah wadai dangane da sace wasu kananan yara 9 na jihar tare da mayar da su addinin kirista da wata muguwar kungiyar masu garkuwa da mutane 'yan kabilar Ibo ta yi.
Cikin wata sanarwa da aka bayyanawa maneman labarai a jiya Juma'a 11 ga watan Oktoba, mai dauke da sa hannun kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Ahmed Iliyas, ta hannun kakakin rundunar DSP. Abdullahi Haruna Kiyawa...
Shugaban jam'iyyar PDP reshen Kudu maso Gabashin Najeriya, Austine Umahi da manema takarar gwamnan jihar Anambra na zaben 2021 sun halarci taron da suka hadar da Dr Obiora Okonkwo, Sanata Uche Ekeunife da kuma Chris Azubuogu.
Rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Anambra ta bayyana yadda wani katon bera ya lallabo ya yanke tare da cinye kunnen wani jariri sabon haihuwa a Asibitin Victory dake garin Onitsha na jahar Anambra.
Rahotanni sun kawo cewa an kai wa wasu mutane takwas hari da ruwan guba wato acid a kasuwar Ngbuka da ke Uguwagba, Awada kusa da Onitsha, jihar Anambra.
Rundunar Yansandan jahar Anambra ta sanar da kama wata mata yar shekara 20 mai suna Makoduchukwu Ndubuisi wanda ake zarginta da halaka mijinta John Bosci Ngu dan shekara 35
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wani dangin Onuorah ya bayyana cewa Abuchi ya bi mahaifinsa har cikin daki ne inda ya kashe akan zargin shine yayi dalilin mutuwar mahaifiyarsu mai shekaru 51, Okwundu Onuorah.
Gwamnan Jihar Anambra ya bayyana tanadin da Buhari yake yi wa Ibon Najeriya. Gwamnan yace yana shiri da Buhari kuma na san zai kirkiro Jiha a Kasar Inyamurai mai jihohi 5 kacal idan ya zarce a kan karagar mulki.
Anambra
Samu kari