Anambra
'Yan sanda a jihar Anambra sun bankado wani gidan da ake haifar jarirai ana sayarwa. An yi basajan gidan a matsayin gidan casu da holewa ana aikata laifin.
Hukumar NDLEA ta samu nasarar cafke wasu bata gari da ke nomar tabar wiwi a jihar Benue. Tuni ta afka dakin ajiyar tabar wiwi din tare da kame wata mota a Awka.
Wasu 'yan bindiga sun kutsa wata coci inda suka halaka wani mutum mai matsakaicin shekaru mai suna Ken Wkwesianya,matarsa da diyarsu a Azia da ke jihar Anambra.
Rundunar yan sanda a jihar Anambra ta kama wani fasto da ke kiran kansa Annabi Onyebuchi Okocha da aka fi sani da 'Onyeze Jesus' kamar yadda Daily Trust ta ruwa
Biyu daga cikin kananan yara 18 da aka kai jihar Gombe daga bisani aka mayar da su jihar Anambra 'yan asalin Kano ne,shugaban kungiyar iyayen da 'ya'yansu suka.
Kasaitattun hotunan wani gida dake jihar Anambra ya karade kafafen sada zumuntar zamani, wanda mutane suka yita cewa lallai akwai 'yan kabilar Ibo masu dukiyar.
Za ku ji cewa Jam’iyyar APC ta koka da abin da ya faru a zabukan baya, za ta gwabza da APGA da PDP. Jiga-jiga APC sun fara harin Jihohin Anambra da kuma Adamawa
Kwamishinan jihar Anambra na ma’aikatar harkokin kasashen waje, zane-zanen gargajiya, al’adu da yawon Bude Ido, Christian Madubuko ya yi murabus daga mukaminsa.
Gwamnatin jihar Anambra ta tube wa wasu manyan sarakuna uku rawaninsu ta kuma bukaci su dawo da satifiket din nadinsu zuwa sakatariyar kananan hukumominsu.
Anambra
Samu kari