Aisha Buhari
Sanata Ahmed Lawan ne sabon shugaban majalisar dattawa na tara a tarihin dimokuradiyyar Najeriya. Sanata Lawan ya lashe zaben shugaban majalisar dattawa da aka gudanar a ranar Talata cikin zauren majalisar dake garin Abuja.
Duba da yadda lamari na rashin tsaro ke ci gaba da tabarbarewa tare da ta'azzara musamman a Arewacin Najeriya, uwargidan shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari, ta kalubalanci shugabannin tsaro na kasa akan zage dantsen su.
Matashiyar nan mai suna Zainab Aliyu ta ziyarci fadar Shugaban kasa a Abuja tare da ahlin gidansu. Matashiyar da ahlin gidan nasu sun amsa gayyatar uwargidar Shugaban kasa, Aisha Buhari ne.
Da take magana a cikin shirin gidan Talabijin na kai tsaye, Maryam ta ce Aisha tayi magana ne ba tare da tana da ilimi ko bayanai a kan shirin SIP ba. Ta ce yanzu haka kananan hukumomi 12 a jihar Adamawa na cin moriyar shirin, bay
Babban abin haushin shine batun cewar an ware kudin ne domin walwalar talakawan da koda yaushe shugaban kasa ke ikirarin cewar su yake wakilta," a cewar sa. Sannan ya cigaba da cewa; "tunda yanzu gaskiya ta fito daga bakin matar
Bayyanar wani faifan bidiyo da ya nuna yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sassarfa cikin karsashi yayin ibadar aikin Umara a birnin Makkah na kasa mai tsarki, ya sake janyo cecekuce dangane da koshin lafiyar sa.
Kwanan nan ne Matar shugaban kasa, Aisha Buhari, ta bayyana cewa; tana son samar da jami’a mai zaman kanta wacce za ta sanya wa jami’ar sunan mijinta ‘Jami’ar Muhammadu Buhari’. Wannan ya sa ASUU tayi kaca-kaca da ita.
Legit.ng ta ruwaito Aisha ta yi wannan aikin alheri ne ta hannun gidauniyarta mai suna Future Assured, inda ta raba tallafin kayan abinci da sutura ga yan gudun hijira da adadinsu ya kai mutum dubu biyar (5,000).
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Aisha ta bayyana haka ne a yayin wani liyafar cin abinci da ta shirya a garin Daura na jahar Katsina don murnar samun nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda tace lokaci yayin daya kamata a sakanka
Aisha Buhari
Samu kari