Jihar Adamawa
Babachir David Lawal, tsohohon sakataren gwamnatin shugaba Buhari, da Malam Nuhu Ribadu, tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) tare da wasu masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC a jihar Adamawa sun yi watsi da
Yan uwan mijinnata sun gano yan bindigan a wani Asibiti suna samun kulawa, da wannan ne Dorcas ta bayyana ma Yansanda cewa zata iya gane wadanda suka kashe mijinta, do haka ta roki Yansanda su rakata inda yan bindigan suke.
NAIJ.com ta ruwaito Abubakar ya saba kai ma Sojoji ziyara a yayin bukuuwan Sallah, hakan ne ya sanya shi a wannan karon zuwa garin Yola, inda kaddamar da wasu sabbin dakuna dai dai guda 24 da ya gina ma hafsoshin Sojojin da basu d
Daga karshe kwamishina Sajoh yayi kira ga shuwagabannin gargajiya da sauran shuwagabannin al’umma dasu yi amfani da lokacin shagalin Sallah wajen wayar da kan jama’a game da muhimmancin zaman lafiya, tsaro da hadin kai.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito baya ga kisan mutane uku, an samu da dama da suka samu munanan rauni a sanadiyyar wannan rikici da ya faru a kasuwar dabbo ta Ngurore. Majiyarmu ta tattauna da wani shaidan gani da ido mai suna Mohammed
A nasa jawabin, Ribadu ya bayyana godiyarsa da goyon bayan da suke nuna masa, tare da yabo da yake sha daga jama’an gari, sa’annan yayi alkawarin tabbatar da tsaro a jihar idan har ya samu nasarar lashe zaben gwamnan jihar.
Falmata ta ce ba za ta tsine masa ba duk da cewa ya canja daga halayensa da ta sani kuma bata koya masa irin wadannan halayen ba. Shekau da sauran yan kungiyar Boko Haram sunyi sanadiyar halaka rayyuka 30,000 da kuma sace mutane d
Wadanda aka yanke wa hukuncin sun aikata laifin ne a ranar 1 ga watan Yunin 2017 a kauyen Kadamun da ke karamar hukumar Demsa inda da gangan suka hada baki suka kaiwa makiyaya uku hari inda suka kashe guda daya, Adamu Buba kuma su
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Kaakakin rundunar Yansandan jihar, Othman Abubakar ne ya bayyana haka a ranar Lahadi, 27 ga watan Mayu, inda yace lamarin ya faru ne a kauyen Tashan Baba dake kara hukumar Jada na jihar Adamawa.
Jihar Adamawa
Samu kari