Abun Bakin Ciki
Rahotanni sun bayyana cewar, mijin da matar sun kaure da fada ne a gidan su dake Buguma a karamar hukumar Asari-Toru dake jihar Ribas saboda ta ki dafa masa abinci ranar da take farincikin zagayowar ranar haihuwar ta. Jaridar Dail
Sanata Magnus Abe, Sanata mai wakiltar jihar Ribas ta Kudu maso gabas, ya zargi shugabancin jihar da saba dukkan dokokin zabukan kamar yadda uwar jam’iyya ta gindaya na cewar duk mai sha’awar shiga zabe zai sayi fom din takara sa’
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito cikin canjin da Okon ya baiwa Fatai akwai wata naira dari biyu da ta tsufa, don haka Fatai tace ba zata amshi wannan canjin ba, kuma tace masa lallai sai ya canja mata kudin, shi kuma yace ba shi da wat
A yau ne muka samu labarin rasuwar babban Limamin Jihar Katsina, Sheikh Imam Lawal. Sheikh Imam ya rasu yana da shekaru 9O a duniya kuma za a yi jana'izar sa da karfe 2:3 na ranar yau a gidan sa dake unguwar liman a garin Katsina
Hukumar 'yan sanda ta jihar Legas ta cafke wata mata mai shekaru 25, Kelechi Ugwu tare da gurfanar da ita gaban Kuliya bisa laifin raunata mazakutan wani makwabcin ta Emeka Egwu a yankin Ajah na jihar Legas dake kudancin Najeriya.
Sai dai ya bayyana cewa, gwamnatin jihar ta na iyaka bakin kokarin ta wajen babbago da habakar harkokin karatu a yankin wanda a halin yanzu wasu makarantun sun ci gaba da gudanar da harkokin su kamar yadda suka saba a baya.
Wannan lamari mai ban al’ajabi ya faru ne a kasar Tanzania, matashin bayan ya fito daga gidan nasa ya dinga bi layi layi yana neman agaji a sauke masa gyadar amma an kasa, kai har kwanciya yayi a kasa ko buhun zai fado, amma abu y
Alkalin kotun Mista Abubakar Sadiq ya sassauta hukunci kan wannan barawo sakamakon amsa laifin sa ba tare da bata kotun ba, inda ya kuma gargade shi akan kauracewa duk wani laifi da zai sanya a sake gurfanar da shi a gaban alkali.
Rahotanni dai sun bayyana cewa, an garzaya da Etin wanda ya shara da sunan Ratty zuwa asibitin Abba Clinic dake hanyar Ogiri bayan ya afa muggan kwayoyin kuma ya fice daga cikin hayyacin sa nan take a ranar 30 ga watan Afrilu.
Abun Bakin Ciki
Samu kari