Abun Bakin Ciki
Sai dai a binciken manema labarai na jaridar BBC Hausa suka gudanar dangane da yaduwar wannan rade-radi, sun gano cewa babu ko alama ta kamshin gaskiya game da wannan ikirari na barazanar kai harin da Boko Haram za ta yi.
An alakanta ambaliyar ruwa daga kogin Amba da samun wata karamar hanya da ruwa ke zirarewa. Gadar kogin Amba ta hada kauyuka da dama da hanyar zuwa Doma. Ambaliyar kogin ta jawo tsaiko wajen zirga-zirgar mutanen dake amfani da gad
Kazalika, Daramola ya bawa 'yan Najeriya tabbacin cewa NAF zata cigaba da tabbatar da cewa dukkan jami'anta na yin aikinsu bisa tsari da biyayya da doka a yayin da suke gudanar da aikinsu na tabbatar da tsaro da cigaban Najeriya.
Lauretta Onochie, hadimar shugaban kasa a kan kafofin sada na zumunta, ita ce ta bayyana hakan a ranar Laraba a kan shafin ta na Twitter, lamarin da ta ce shugaba Buhari ya dauki matakai sabanin yadda ake ikirari.
Direban motar wanda hauragiyar ta auku a sanadiyarsa, Kabiru Muhammad, ya shaidawa manema labari cewa, jami'an hukumar KAROTA sun kai mai cafka da laifin amfani da fitilun mota doriya a kan wadanda motarsa ta zo dasu.
Jami'an dan sanda Col Jessada ya ce an yi mahawara mai zafi a tsakanin Abioye da mutumin da ya bashi hayar gida a kan biyan kudin haya. A yayin da muhawarar da suke yi ta kara daukan zafi, sai Abioye ya kai wa maigidan hayar naush
Mr Geoffrey ya ce gwamnatin Najeriya za ta dauki kwararan matakai kan harin da aka kai wa 'yan Najeriya mazauna kasar Afirka ta Kudu a ranar Litinin, lamarin da ya ce ba za ta sabu ba domin kuwa da zafi-zafi ake dukan karfe.
Jaridar The Punch ta ruwaito cewa, kotun bisa jagorancin Hajiya Fadila Dikko, ta bayar da umarnin ne a ranar Talatar da ta gabata kamar yadda jami'in dan sanda mai shigar da kara, Sergeant Lawal Bello ya nema.
Ministan harkokin kasashen ketare, Mista Geoffrey Onyeama, ne ya bayyana hakan ranar Talata bayan kammala wani taron hadin gwiwa da babban jakadan kasar Afrika ta Kudu a Najeriya, Mista Bobby Moroe.
Abun Bakin Ciki
Samu kari