Abun Bakin Ciki
A jiya, Laraba, ne Legit.ng Hausa ta wallafa rahoton cewa an kai wa tawagar gwamna Babagana Zulum na jihar Borno hari a garin Baga da ke jihar Borno a ranar Lar
An samu hargowa tare da kadawar zuciyar jama'a bayan wasu jirage biyu sun yi karo da juna a sashen sauka da tashi na kasa da kasa da ke filin jiragen sama na Mu
Sanata Ndume ya bayyana hakan ne yayin wata hirarsa da sashen Hausa na gidan radiyon BBC, kamar yadda lauya mazaunin Kano, Bulama Bukarti, ya wallafa a shafinsa
Hukumar da'ar ma'aikata (CCB) ta shirya tuhumar Ibrahim Magu, tsohon mukaddashin shugaban hukumar yaki da cin hanci da karya tattalin arziki (EFCC), bisa zargin
Da ya ke tabbatar da hakan yayin hirarsa ta wayar tarho da NAN a ranar Talata, Adeola Adedipe, lauyan Maina, ya bayyana cewa an saki Maina da yammacin ranar Lit
Lauyan ya bayyana cewa EFCC ta saka kudin da ta kwato a asusun NNPC bisa wani tsari da hukumomin biyu mallakar gwamnati da wasu manyan dillalan man fetur suka a
Abbas ya kara da cewa hukuma ta dakatar da maigidan daga aikin dora bene a kan tsohon gidansa amma ya yi kunnen kashi, ya zabi a yi masa aiki yayi hutun karshen
Jaridar The Nation ta rawaito cewa ruwan saman ya yi awon gaba da duk wasu gidaje da ke gefen guraben taruwar ruwa, lamarin da ya tilasta jama'a yin kaura domin
Wata majiya da ba a ambaci sunanta ba ta bayyana cewa 'yan bindigar sun shiga gida - gida, inda suke fito da mutane tare da kwace musu kayayyakinsu masu muhimma
Abun Bakin Ciki
Samu kari