Abuja
Kamfanin TCN ya sanar da gyaran taransifomomi a Minna da Suleja yau 10 ga Fabrairu, 2026. Za a samu tsaikon wutar lantarki a sassa da dama har sai an kammala gyara.
Hukumar EFCC ta yi martani ga wani matashi da ya yi rubutu a kafar X yana talla domin neman mai sayen ofishin hukumar EFCC a kan kudi N800m, kudin dillali N120m.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya halarci taron Jamhuriyar Musulunci ta Iran a Abuja. Ya yi magana kan hada kai a bangarorin noma, kiwo da fasahar zamani.
Masu zanga-zanga sun taru a majalisar tarayya ranar 9 ga Fabrairu, 2026. Sun buƙaci INEC ta rika dora sakamakon zaɓe kai-tsaye ta na'ura duba da sabuwar dokar.
Gwamnatin Tarayya ta sake buɗe iyakar Tsamiya a Kebbi. CG Adewale Adeniyi ya ce an ɗauki matakin ne domin haɓaka kasuwanci da tsaro da kasar Nijar.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa halartar wani bangare na PDP a taron da ta shiya ba yana nufin ta amince da su a rilicin PDP ba ne.
Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani sun gana a Villa bayan ɗaurin auren ƴaƴan Matawalle; ganawar ta zo ne bayan sako wasu masu ibada da aka sace a Kaduna.
Shugaba Tinubu ya halarci ɗaurin auren ƴaƴan Bello Matawalle 9 a Masallacin Ƙasa dake Abuja; Sanata Barau da Gwamna Abba Yusuf sun halarci daurin aurin.
Hukumomin Najeriya sun kama fararen hula akalla hudu bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka ce an yi wa shugaba Bola Ahmed Tinubu a Najeriya a 2025.
Abuja
Samu kari