Abuja
Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri ya maimaita kiran ba gwamnoni da shugaban kasa damar yin wa'adim shekara shida daya tilo ba tare da tazarce ba.
Shuaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya sanar da cewa tsoron barazanar Iran ne ta sanya Amurka rage jami'anta a Najeriya a kwanakin baya.
A labarin nan, da a ji cewa jigo a ADC, Hajiya Naja'atu Muhammad ta ce zabe mai zuwa zai zama tsakanin ƴan Najeriya ne da kuma zalunci da ta ce ana masu.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana dalilan da ya sanya sojojin sama suka kai hari a kasuwar Jilli da ke jihar Borno tare da ba da umarnin gudanar da bincike.
Jam'iyyar ADC a zargi hukumar FCDA da Nyesom Wike kan yunkurin hana ta amfani da wajen da ta karb haya domin tarnta na kasa a Abuja. Atiku ya yi magana.
Gwamnatin Tarayya ta samu nasarar ɗaure mutane 386 kan laifuffukan ta'addanci bayan hukuncin babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Juma'a, 10 ga Afrilu, 2026.
Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Abuja
Samu kari