Abuja

Za a samu karuwar marasa aikin yi a Najeriya - FG
Breaking
Za a samu karuwar marasa aikin yi a Najeriya - FG
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Ministan kwadago da samar da aiyuka, Sanata Chris Ngige, ne ya bayyana hakan a Abuja yayin da yake gabatar da jawabi a wurin bude wani taro a kan yadda za a shawo matsalar rashin aikin yi a Najeriya. Ya bayyana hauhawar alkaluman