Abuja
A jiya, Talata, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da daukacin 'yan takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC a fadar sa da ke Abuja. Da yake gabatar da jawabi ga 'yan takarar, shugaba Buhari ya roki wadanda su ka yi fushi d
Wata babbar kotun gwamnatin tarayya, karkashin mai sharia Jastis B. O. Quadri, da ke Abuja ta amince da gaggauta fara sauraron karar da aka shigar da gwamnan jihar Adamawa, Jibrilla Bindow, bisa zarginsa da yin amfani da takardun
Rahotanni sun bayyana cewar a kalla mutane biyu ne su ka rasa ransu bayan wani artabu tsakanin mabiya Shi'a da dakarun sojin Najeriya. An samu hatsaniya tsakanin mabiya Shi'a da sojojin ne a unguwar Zuba da ke Abuja yayin da Shi'a
Wannan doka wani bangare ce na dokar yiwa tsarin zabe kwaskwarima da shugaba Buhari ya ki sahalewa majalisar bayan ta gabatar da kudirin har sau uku. Wannan shine karo na hudu da majalisar ta dattijai ta sake aikewa da Buhari kudi
Wata kotun majistri dake zamanta a garin Karmo na babban birnin tarayya Abuja ta yanke ma wata ma mai suna Faith Kathy hukuncin zaman gidan yari na tsawon watanni biyu bayan ta ci mutuncin wani Dansanda mai mukamin DCO tare da zag
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar an fara aikin gina iyakar ne da ke Seme-Krake a Badagry ta jihar Legas a shekarar 2011. Kungiyar kasashen Turai (EU) ce ta dauki nauyin gina ofishin iyakar da ya lashe a ka
Tun watan Satumba na shekarar 2017 ba a kara gani ko jin duriyar Nnamdi Kanu ba. A watan na Satumba ne 'yan kabilar Igbo su ka yi zargin cewar dakarun sojin Najeriya sun kashe Kanu da iyayensa bayan sun kai wani samame gidansa. Sa
Mohammed, yayin gabatar da wata lakca a gidan Chatham da ke kasar Ingila, ya bayyana cewar gwamnatinsu ta cika dukkan alkawuran da ta dauka kafin zaben shekarar 2015. Sai dai a jawabin da APCO ta fitar, ta bayyana cewar tun bayan
Shugaba Buhari ne kadai ya sayi fam din takarar shugaban kasa a jam'iyyar ta APC a kan farashin Naira miliyan N45m. 'Yan takarar gwamna sun sayi fam din takara a kan farashin Naira miliyan N22.5m. Bincike ya tabbatar da cewar
Abuja
Samu kari