Abuja
Tun kafin majalisar dattijai ta dawo daga hutun da ta tafi a cikin satin da ya kare batun tsige shugaban majalisar Bukola Saraki ya ke cigaba da yawo a kafen yada labarai. Sai sai wani abun mamaki shine yadda sanatoci da shugabann
Rundunar Yansandan jahar Kogi ta sanar da kama wasu miyagun mutane dake ci tare da sayar da naman mutum don yin tsafe tsafe, tare da yin bajakolinsu a babban hedikwatar rundunar Yansandan Najeriya dake babban birnin tarayya Abuja.
Rahotanni sun bayyana cewar mahukuntan kamfanin ne su ka dira yankin da manyan motocin rusau tare da fara rushe dukkan gidaje da bishiyoyin yankin bisa dalilin cewar kamfanin sukarin ne ya mallaki dukkan yankin. An yi kiyasin cewa
Kasa da sa'o'i 48 da dawowa dad hutun kusan wata uku, majalisar wakilai ta kasa ta yi barazanar rufe zauren majalisar domin nuna fushin su da kama wani mamba na APC, Abdullahi Lado, daga jihar Neja da hukumar 'yan sanda ta yi. Wan
Sannan ta kara da cewar, bai kamata 'yan Najeriya su zabi kowacce daga ciki jam'iyyun APC da PDP ba a zaben shekarar 2019 domin duk kanwar ja ce, a cewar ta. Da take magana yayin wani shirin, Sunrise Daily, Ezekwesili ta bayyana
Bayan kammala taron na tsawon fiye da sa'o'i biyu, kakakin kungiyar, Yinka Odumakin, ya shaidawa manema labarai cewar sun tattauna batun dan takarar da zasu goyawa baya ne a zaben shekarar 2019. Ya bayyana cewar kungiyar, ko kadan
Wani na hannun damar Atiku da ke cikin taron da ake yi domin zaben wanda zai zama mataimaki ga dan takararsu, ya bayyana cewar duk da su na sane da cewar yankin kudu maso gabas na 'yan kabilar Igbo na son kujerar, akwai dalilai 3
Bayan karanta wasikar yayin zaman majalisar na yau, a karo na farko tun bayan tafiya hutu a watan Yuni, majalisar ta kafa kwamitin da zai kara nazarin sabbin dokokin da shugaba Buhari ya ki amincewa da su. Duk da kasancewar shugab
A ranar Asabar ne wakilai, shugabanni da masu ruwa da tsaki a tafiyar da jam'iyyar APC mai mulki suka tattara a Abuja domin tabbatar da shugaba Buhari a matsayin dan takarar shugaban kasa bayan nasarar da ya samu a zaben fitar da
Abuja
Samu kari