Abuja
A yau, Alhamis, ne kwamitin majalisar dattijai mai kula da harkokin kamfanin dillancin man fetur na kasa (NNPC) ya ce babu N1.05bn a asusun adana ribar da hukumar makamashin gas ta kasa (NLNG). Sanata Bassey Akpan, shugaban kwami
An samu barkewar cece-kuce tsakanin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, da fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan batun zaben shekarar 2019. A yau Laraba ne Garba Shehu, yayin magana da manema labarai a fadar shugaban kas
Shugaban kwamitin bawa shugaban kasa shawara a kan yaki da cin hanci (PACAC), Farfesa Itse Sagay, ya bayyana cewar mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, zai iya wakiltar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a wurin muhawara
A yau, Litinin, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa kwamiti guda biyu da zai fitar da hanyoyin da za magance matsalar tu'ammali da miyagun kwayoyi a tsakanin matasa. Buhari ya kafa kwamitin ne cambar sha'anin kasuwanci dake
Majiyar Legit.com ta ruwaito wani dan jarida yana bayyana cewa barayi na cin karensu babu babbaka a harabar majalisar, inda suke satan batiran motoci tare da barnata motocin, domin kuwa shima dan jaridar ya fuskanci wannan matsala
Da ranar yau, Lahadi, ne aka yi jana'izar marigayi Sanata Ahmad Mukhtar Aruwa a garin Kaduna. Jana'izar ta samu halartar manyan arewa da suka hada da masu tsofi da Shugabanni masu ci, 'yan siyasa, 'yan kasuwa, malaman addini da ja
“Sakamakon cikakken nazarin wasikar da kuka aiko mana ta hannun mashawarcinku akan harkar sharia J.O Obule, ofishin sakataren gwamnati na ganin hukumar tattara kudaden haraji na kasa, FIRS ce tafi dacewa ta amsa tambayoyinku.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin jagorancin Malam Nasir El-Rufa'i, ta sayo na'urar bayar da wutar lantarki, ma su girman 500KVA da 300KVA, guda 50 domin rabawa ga garuruwa da unguwanni 50 da ke fadin jihar. Ma'aikatar raya karka
A wata sanarwa da EFCC ta fitar jiya, Lahadi, ta ce ta gano gidaje guda biyu mallakar Jang da ke fuloti mai lamba 8 da 9 a unguwar Rimi GRA da ke cikin garin Kaduna. Tony Orilade, mukaddashin kakakin hukumar EFCC ta ce binciken
Abuja
Samu kari