Abuja
Tsohon gwamnan jihar Abiya, Orji Uzor Kalu, ya bayyana yadda ya tsinci kansa a jam'iyyar APC bayan ya yi wata hira da shugaban kasa Muhammadu Buhari. Tsohon gwamnan ya bayyana cewar yayin hirar ta su, shugaba Buhari ya yi alkawari
Wasu sabbin kananan sojoji dake karbar horo a makarantar sojoji (NDA) sun yi watsi da ka'idojin aiki inda suka datse sashen hanyar Mararaba zuwa Keffi tare da wahalar da matafiya. A wani faifan bidiyo dake yawo a dandalin sada zum
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakonsa na ta'aziyya bisa rashin tsohon shugaban kasa Alhaji Shehu Shagari, da Allah ya yiwa rasuwa a jiya, Juma'a. A sakonsa na ta'aziyya, shugaba Buhari ya bayar da umarnin a sauke tutar
Gwamnatin Akwa Ibom ta ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai samu damar yin amfani da filin wasa na kasa da kasa dake Uyo, babban birnin jihar, domin kaddamar da yakin neman zabensa ranar Juma'a ba. A ranar Juma'a ne shugaba Bu
Kungiyar SERAP mai rajin yaki da cin hanci da tabbatar da mulkin gaskiya a Najeriya ta maka shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki, a kotu a kan cigaba da biyan tsohon gwamnan jihar Filato, Sanata Joshua Dariye, albashi
Wani abin al'ajabi ya faru a jihar Delta bayan wata mata mai suna Taiye ta fara aman sabbin N500 a garin Warri. Wannnan abu mai ban mamaki ya faru ne da sanyin safiyar yau, Lahadi a wani ginin bene dake gefen kwanar JJC a kan han
A tashar jirgin kasa ta Idu kuwa, jirgin kasa mai lamba AK1 zai tashi daga Idu da karfe 12:30pm, ya tsaya a Kubwa da karfe 12:44pm. Sannan ya kara tashi daga Kubwa da karfe 12:49pm, ya isa Rigasa da karfe 3:02pm.Jirgin kasa mai la
Mohammed Manga, darektan yada labarai a ma'aikatar harkokin cikin gida, ne ya fitar da wannan sanarwa a madadin gwamnatin tarayya da ministan harkokin cikin gida, Abdulrahman Dambazau. Gwamnatin tarayya ta taya mabiya addinin Kiri
Hakan na kunshe ne cikin wani jawabi da Austin Oniyokor, mai taimakawa Sanata Buruji a bangaren yada labarai, ya raba ga manema labarai. Adebutu, dan takarar da uwar jam'iyyar PDP ke goyon baya, na kalubalantar zaben fitar da 'yan
Abuja
Samu kari