Abuja
A karshen makon nan ne masu kokarin zuwa Abuja ta jirgin kasa sun gamu da musiba. An sace wasu Matafiya a kusa da tashar jirgin kasa a Kaduna.
Wata kotu mai daraja ta farko da ke yankin Karu a Abuja ta yankewa wani yaro mai suna Chidera Sunday hukuncin shekaru biyu a gidan gyaran hali. Sunday mai shekaru 18 ya yi basaja ne inda ya bayyana a matsayin mace don ya samu aiki
Kamar yadda ya rubuta a kasan hotunan, "kada ku tambayeni ta yaya. Ku tambayi Ubangiji da ya dafa min. Ina matukar godiya... Dino Melaye na godiya gareka a kodayaushe. A yau ina kara gode maka don jin kan ka na da tarin yawa."
Magu, wanda ya kai ziyarar aiki jihar Kwara, ya bayyana cewa an shigo sabuwar shekara, a saboda haka hukumar EFCC ta sabunta yakin da take yi da karya tattalin arziki kuma za a gurfanar da duk wanda aka samu da alifi. "Zamu gayyac
Rahotanni sun kawo cewa an kashe wani mutum guda da ke wucewa yayinda yan sanda ke harba bindiga da borkonon tsohuwa don tarwatsa wani zanga-zanga da yan kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wato shi’a ke yi a Yankin Berger
Shugaban jam’iyyar na kasa, Uche Secondus, da wasu manyan mambobin jam’iyyar na daga cikin mutanen da ke gagarumin zanga-zangar wanda ke gudana a yanzu haka.
A cewar sanarwar, tuni shugaba Buhari ya aike da sunan Dakta Obiora zuwa majalisar dattijai domin tabbatar da shi. "Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya aike da suna Dakta Kingsley Isitua Obiora zuwa majalisar dattijai domin tabbat
Babban alkalin tarayya, Sihaq Bello, ya rantsar da sabbin alkalai uku na kotun daukaka karar shari'a. Bello, wanda shine shugaban kwamitin shari'a na tarayya, yayi kira ga sabbin alkalan da su tabbatar da adalci ba tare da tsoro b
Akalla mabiyan darikar Shia na kungiyar yan uwa Musulmai, watau Islamic Movement in Nigeria, IMN, ne suka samu munana rauni a sakamakon wata arangama da suka yi da jami’an rundunar Yansandan Najeriya a Abuja.
Abuja
Samu kari