Abuja
Rundunar Yansandan Najeriya ta kama kan uwar gami, kuma ummul aba’isu a yunkurin fashi da makami da wasu miyagun yan bindiga suka yi a wani banki dake garin Mpape a babban birnin tarayya Abuja.
Wata babbar kotun Abuja dake zamanta a garin Zuba ya yanke hukuncin bulala goma sha biyu ga wani mutumi mai suna Yakubu Nasiru da aka kama da satar burodi, kwai da man bota.
Lamarin ya faru ne yayin da jami'an tawagar suka dira unguwar tare da kwace baburan 'yan acaba, lamarin da ya fusata masu sana'ar acaban har suka far wa tawagar jami'an domin krbar baburansu. A cewar SaharaReporters, a yayin da ak
Wani mazaunin garin daya nemi a sakaya sunansa ya bayyana cewa lamarin ya auku ne da misalin karfe 2 na daren Laraba, inda yace yan bindigan sun shiga garin ne dauke da muggan bindigu, sa’annan suka kutsa kai cikin gidansa, suka d
Farin cikin kowacce mace ne a kirata da uwa bayan aure. Wasu wannan farin cikin ba ya samuwa, saboda rashin haihuwa na shekaru da yawa bayan aure. Susan Egenti mai shekaru 44 bata samu wannan farin cikin ba sai bayan shekaru 16 da
A yayin tattaunawa da manema labarai bayan da ya kammla duba gine-gine, shugaban bangaren tsari da habaka na yankin, Thompson Hope, yace gine-ginen da rusau din zai shafa sune a yankin Kpaduma II da Kuruduma II na Guzape.
Garuruwa 67 ne a yankuna 5 na birnin tarayyar Abuja ke da hannu dumu-dumu a kashe tagwayen, kamar yadda jaridar Vanguard ta ruwaito. Owanbi da Chakumi a yankin Gwagwalada; Makana da Dudu a cikin birnin Abuja; Gulida da Zuhi...
Idan aka yi maganar dukiya a Najeriya, ba a cika kiran sunan mata ba. An fi kiran sunanayen maza a matsayin manyan masu kudi. Idan kuwa aka fara zancen mata masu kudi a kasar nan, sunan Folorunsho Alkija kadai ake kira.
A ranar Asabar ne kwamitin koli na rundunar soji ya amince da yin karin girma ga manyan sojoji zuwa mukaman Manjo Janar da Birgediya Janar. A cikin wani jawabi da kakakin rundunar soji, Kanal Sagir Musa, ya fitar a ranar Lahadi,
Abuja
Samu kari