Abuja
Wasu mazauna Abuja da Legas sun fara karya dokar hana walwala da gwamnatin tarayya ta bada don hana yaduwar cutar coronavirus a kasar nan. A ranar 29 ga watan M
Wasu jama’a na gudun mutanen da suka dawo jahar Adamawa daga birnin Abuja da jahar Lagas kan tsoron kamuwa da cutar covid-19 wacce aka fi sani da coronavirus.
Wasu matasa a yankin Abaji da ke Abuja sun yi zanga-zanga a kan mutuwar wani dan shekara 25, Saidu Babale, wanda ake zargin yan sanda sun yiwa duka har lahira.
A ranar 19 ga watan Maris ne gwamnatin tarayya ta rage farashin litar man fetur daga N145 zuwa N125 sakamakon karyewar farashin danye man fetur a kasuwar duniy
Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce dokar za ta fara aiki ne daga ranar 30 ga watan Maris din 2020. A takardar da Falana ya fitar, ya ce a ya
A kokarin da ake na hana yaduwar cutar coronavirus, an gano titunan Abuja, Babban Birnin Tarayyar Najeriya sun zama tamkar kufai, inda ko ina ya zama wayam.
A Abuja, wani fasto ya fada hannun ‘Yan Sanda bayan ya bude cocinsa inda aka yi ibada a Ranar 29 ga Watan Maris, 2020, a daidai lokacin da ake fama da COVID-19.
Za a gurfanar da manyan gudu hudu ne bisa zarginsu da kara farashin kayan tsaftace muhalli, sinadarin tsaftace hannu, da sauran kayan amfani da jama'a ke bukata
Da yammacin yau, Lahadi, ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai gabatar da jwabi kai tsaye ga 'yan Najeriya, kamar yadda wata sanarwa daga fadar shugaban kasa
Abuja
Samu kari