Abuja
Ministan Abuja ya ce za a mayar a babbar asibitin Zuba zuwa cibiyar killace mutane duk a matakan da ake dauka na hana yaduwar cutar coronavirus a birnin tarayya
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Abba Kyari, wanda a ranar Talata, 24 ga watan Maris aka tabbatar da cewa yana dauke da cutar coronavirus ya isa cibiyar
Alkalin alkalan Najeriya, Tanko Mohammed ya umarci dakatar da dukkan zaman kotu a Najeriya sai dai wadanda na gaggawa ne, na kwanaki 14 sakamakon mugunyar cutar
Wata babbar kotun tarayya ce da ke Abuja a karkashin mai shari'a, Jastis Yusuf Halilu, ta yanke wa Ibrahim Wala, wanda aka fi sani da IG Wala, hukuncin daurin
Ministan ya kafa kwamitin ne domin ya yi duba, nazari tare da bayar da shawarwai a kan tasirin bullar 'Corona Virus' a kan tattalin arzikin Najeriya. Sylva, tso
An shiga wata gana wa tsakanin gwamnatin tarayya da shugabannin kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) a Abuja. An shiga ganawar ne a ginin ma'aikatar kwadago da sa
Daga cikin miyagun kayayyakin da aka samu a wurin masu laifin akwai bindigu 30 da suk hada da AK47 da kuma wasu na gida, carbi 1520 na alburusai, miyagun kwayoy
A ranar Lahadin da ta gabata ne jami’an hukumar suka jibge manyan motocin aikin rusau irinsu katapila da sauransu a kasuwar Dutse, inda daga bisani suka rushe duk wasu shagunan wucin gadi da ba’a samar dasu a kan ka’ida ba.
An nada Muhammadu Ribadu a matsayin ministan tsaro na farko na kasa bayan samun 'yancin kai. An nada shi a matsayin mamba a majalisar kasa a shekarar 1947 kafin daga bisani a sake zabensa a shekarar 1951. Ya taba zama mamba a huk
Abuja
Samu kari