Abuja
Abdullahi Bello ya ce, matasan sun kusa halaka shi, a lokacin da ya ke kokarin hana su fasa babban dakin ajiyar abinci da kayayyaki na sansanin. DPOn ya ce an
ihohi 10 da aka zaba a matsayin rukuni na farko domin fara biyan mutanensu sun hada da; Abuja, Lagos, Kaduna, Ondo, Kano, Borno, Abia, Bauchi, Anambra, Ribas,
Kakakin hukumar kula da filayen jiragen sama na Nigeria (FAAN), Henrietta Yakubu, ta bayya cewa an gano 'tsagewa masu zurfi' titin da jirgi ke yin 'gare' kafin
Masu yawon neman wajen da aka ajiye kayan tallafin korona sun bazama cikin unguwanni a yankin Kuje a babbar birnin tarayya Abuja, hakan ya haifar da fargaba.
A cikin jawabin mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar na kasa, Ayuba Wabba, NLC ta ce raba kayan zai taimakawa gwamnatin wajen ragewa jama'ar da ke shan waha
Ministan ya bukaci mabarnatan su gaggauta dawo da kayan da suka kwashe a yayin da yake sanar da cewa an baza jami'an tsaro domin kare sauran manyan shaguna da
Matasa sun dora daga inda suka tsaya a ranar Lahadi, inda suka ci gaba da nemo rumbunan da aka boye kayan tallafin COVID-19 a babbar birnin tarayya, Abuja.
Daruruwan matasa a ranar Lahadi, 25 ga watan Oktoba, sun kai farmaki rukunin masana’antu da ke yankin Idu a birnin Abuja, tare da yashe rumbunan kamfanonin.
Bayan mutane sun jima suna jiran martanin da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bayar akan zanga-zangar EndSARS, da yammacin Alhamis, 22 ga watan Oktoba yayi.
Abuja
Samu kari