Abuja
Hukumar hana fasa kwabri ta kasa (Kwastam, NCS) ta ce ta samu umurni daga ma'aikatar kudi, kasafi da tsare tsaren kasa, na tabbatar da rage harajin da ake karba
FCTA ta lashi takobin rusa wadansu gidajen rawa a Abuja da suka karya dokoki da ka'idojin Korona. Gidajen rawan tuni hukumar ta garkame su a karshen makon nan.
Rahotanni sun nuna cewa Legas ce jihar Najeriya mafi soyuwa ga masu saka hannun jari yayin da take kan gaba a jerin jihohin da suka fi jawo hankulan yan kasuwa.
Da yake jawabi ranar Litinin yayin da ya kai ziyara domin ganin aikin rijistar dan kasa a Abuja, Pantami ya ce za'a koma aiki da NIN a bankuna, sabanin amfani
Wani shaidar gani da ido ya sanar da Jaridar TheCable cewa masu garkuwa da mutane sun shafe kusan awanni uku; daga 12:00 na dare zuwa karfe 3:00 na safiyar Laha
Wani dillalin gidaje da filaye, Babangida Sadiq Adamu ya shiry tsaf domin auran kyawawan 'yan mata biyu a rana daya. Adamu zai aura Maimuna Mahmud da Maryam.
Wata gagarumar gobara ta tashi a kasuwar Tifa da ke Gwarinpa a Abuja. An gano cewa mutum 6 sun rasa rayukansu yayin da wasu da yawa suka samu raunika a ranar.
'Yan sanda a babban birnin tarayya Abuja, sun bayyana cewa an sace mahaifin wani shugaban karamar hukuma. Sun sace mutumin tare da wasu mutanen gidansa a gida.
Wata kotun tafi da gidanka a Abuja ta bada umarnin rufe kasuwar Wuse da ke Zone 5 saboda take dokokin dakile yaduwar cutar korona a kasuwar, The Cable ta sanar.
Abuja
Samu kari