Abuja
Wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani uba da dansa a wani yankin babban birnin tarayya Abuja. An ruwaito yadda lamarin ya faru, da kuma yadda sojoji suka
Muƙaddashin Sufetan yan sanda na ƙasa, Usman Alƙali Baba, yace babu wani abun jin tsoro kan rahoton dake cewa yan Boko Haram zasu kai hari Abuja da Plateau.
Ana cikin tashin hankali da zaman ɗar-ɗar biyo bayan gano gawarwakin wasu fulani makiya biyu a wani ƙauye dake yankin Gwagwalada, babban birnin tarayya Abuja.
Rundunar yan sanda tayi nasarar cafke wani tsohon soja da ake zargin yana horad da jami'an ESN, waɗanda ke ƙarƙashin kulawar ƙungiyar IPOB a birnin tarayya.
Hukumar Raya Birnin Tarayya Abuja, FCTA, ta rushe wani tashar tasi a NICON Junction, Maitama, Abuja, kan zargin mayar da tashar matattarar yan kwaya da bata gar
Jami'an yan sanda sun kama waɗanda ake zargin masu garkuwa da mutane ne a wurare daba-daban na birnin tarayya, bayan da suka samu bayanan sirri dangane da su.
Hukumar Gudanarwar Birnin Tarayya (FCTA), ta dauki matakin ne bayan zaman da Ministan ya jagoranta da Majalisar Limaman Abuja, karkashin jagorancin shugabanta.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta bankaɗo wadu gurɓatattun mutane dake safarar miyagun ƙwayoyi a yanar gizo, ta damke mutum biyar a Abuja.
Mazauna babban birnin tarayyar kasar, na cikn halin fargaba kan jita-jitar 'yan fashi da ke tarewa a wajen Abuja, tuni wasu suka janye yaransu daga makarantu.
Abuja
Samu kari