Abuja
Gwamnan jihar Neja ya gargadi gwamnatin tarayya cewa, saura kiris 'yan Boko Haram su shiga babban birnin tarayya Abuja. Ya ce tafiya mara nisa tsakaninsu da Abu
Cibiyar inganta ilimin addinin musulunci (ICICE), wacce ke kula da masallacin An-noor Abuja, tace an samu 1.3 biliyan daga wurin mutane domin gyaran masallaci.
Gwamnan jihar Plateau da John Cardinal Onaiyekan sun ziyarci cibiyar musulunci ta Al-habiyya da ke Guzape a babban birnin tarayya Abuja domin bada gudunmawa, Va
Hukumar dake kula da sadarwar ƙasar nan, NCC, ta sanarda kama mutane biyar waɗanda take zargi da laifin gunadar da kasuwancin layin waya ba bisa ƙa'ida ba.
An tsinci wani sanannen fasto a yankin Nyanya-Jikwoyi da ke Abuja, Emeka Evans Unaegbu matacce a cocinsa, lamarin da ya sanya mazauna yankin cikin wani hali.
Shugaban Majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya tabbatar ma da ƙungiyar likitovi cewa majalisar sa zata yi duk me yuwu wa domin ganin an biya su hakƙinsu.
Hotunan kamfen na neman takarar shugaban kasa na Bukola Saraki a 2023 sun bayyana a garin Abuja. Lamarin ya jawo wasu ke gaskata jita-jitar zai fito takara.
'Yan bindiga sun nemi mazauna a wasu sassan Abuja da su ba da buhunan shinkafa da kayan miya a matsayin yanki na kudin fansar 'yan uwansu da suka sace a garurun
Hukumar JAMB, ta zargi jami'ar Abuja da ba da guraben shiga ga dalibai ba bisa ka'ida ba. Hukumar ta kuma shawarci dalibai da su gujewa irin wannan barnar.
Abuja
Samu kari