Abuja
Sabon babban alkalin FCT, Justice Salisu Garba ya yi murabus dakanshi bayan an nadashi a matsayin mai gudanarwa na NJI. An samu wannan sanarwarne a wata ta.
Hukumar DSS ta gabatar da mutum takwas daga cikin 12 da ake tsammanin suna tsare a hannun ta waɗanda na kusa ne ga Sunday Igboho, jagoran yan awaren yarbawa.
An kame wani mutum da ake zargin yana karbar kudin fansa ta asusun banki, lamarin da ya jawo rikici tsakanin mutumin da wani wanda ya biya kudin fansa ta banki.
Tun bayan hargitsin da aka samu tsakanin mabiya shi'a da sojoji a Zaria a shekarar 201t wanda yasa aka cafke Zakzaky, ba'a sake ganinsa ba jami'an tsaro ba.
El-Zakzaky da matarsa sun cilla wani boyayyen wuri a Abuja bayan da kotu ta wanke su daga laifukan da ake zarginsu dashi. Rahoto ya bayyana yadda lamarin yake.
Wani mutum, Hasan Taiwo, ya yi wa masoyiyarsa da suka zaune tare, Chibuzor Aloh, mai yara hudu, duka har sai da ta mutu saboda ta yi amfani da cajar wayarsa ba
Dalilai sun bayyana a fili cewa, idan aka zauna a kotu, aka karantowa Nnamdi Kanu laifukansa, to da alamu zai dawwama a gidan kaso ko kuma hukuncin kisa a doka.
An samu cikas a kotu, yayin da gwamnati ta ki gabatar da Nnamdi Kanu gaban kotu, lamarin da ya sa kotu ta dage karar zuwa wani lokaci a cikin watan Octoba.
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta yi watsi da bukatar Nnamdi Kanu, wanda lauyansa ya gabatar, na neman sauya mishi wuri daga hannun jami'an DSS.
Abuja
Samu kari