Abuja
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta yi watsi da bukatar Nnamdi Kanu, wanda lauyansa ya gabatar, na neman sauya mishi wuri daga hannun jami'an DSS.
Masu garkuwa da mutane dake barna a babban birnin tarayya (FCT) suna cigaba da habaka saboda sun fara karbar kudin fansa ta hanyar amfani da asusun bankunansu.
Yayin da za'a cigaba da shari'ar shugaban yan tawaren IPOB, Nnamdi Kanu a yau Litinin, yan kasuwa a cibiyar kasuwanci ta Aba sun kulle shagunansu saboda tsaro.
Yayin da ake sauraran jin yadda za ta kaya a kotu kan shari'ar Nnamdi Kanu, 'yan sanda sun fatattaki wasu mambobin IPOB tare da kame wasu daga cikinsu da dama.
Al’umomin da ke cikin Babban Birnin Tarayya (FCT) Abuja sun fara jin tashin hankalin barkewar cutar kwalara tare da rasa rayukan mutane akalla 60 ya zuwa yanzu.
'Ya bindiiga sun sace wasu mutane shida mazauna Tungan-Maje a ƙaramar hukumar Gwagwalada ta Abuja. Daily Trust ta ruwaito cewa masu garkuwar da suka afka unguwa
Gobara ta yi kaca-kaca da wani shahararren shagon siyayya a babban birnin tarayya, Abuja. Rahoto ya bayyana yadda 'yan kwana-kwana suka kawo dauki a wurin.
Karamar ministan babban birnin tarayya ta bayyana yadda cutar kwalara ta addabi birnin, tare da ba da adadin mutanen da suka kamu da kuma wadanda suka mutu.
An yi jana'izar Hassan Ahmed, Manjo Janar a Rundunar Sojojin Nigeria, wanda yan bindiga suka kashe a daren ranar Alhamis, a makabartar barikin Lungi da ke Abuja
Abuja
Samu kari