Bola Tinubu
Tsohon Gwamnan Zamfara, Ahmed Yariman Bakura ya ce mutane na rokon shi ya fito takara a 2023. Sanatan ya ce Buhari ba zai damkawa Tinubu mulki ba.
Mai Mala Buni ya bayyana cewa rade-radin da ake yi na cewa APC za ta wargaje saboda 2023 ba gaskiya ba ne, domin ba wata matsala da za a samu saboda takara.
Mun samu labari cewa Gwamnan Ogun, Mista Dapo Abiodun, ya yi wa ‘Yan APC da su ka jefi Buhari a Kamfe afuwa. Gwamnan ya ce komai ya wuce yanzu.
Tsohon Minista kuma Gwamnan PDP, Sule Lamido ya na ganin cewa shugaban kasa Muhamadu Buhari ya na cikin ‘Yan siyasan da su ka fi kowa ba-la-guro da gantali.
Jigon APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira da a daina bata bangaren shari’a inda mutum ko ‘Yan siyasa ba su samu nasara a kotu ba.
Mista Babachir David Lawal ya fitar da wani jawabi ya na mai fadin dalilin da ya sa Tinubu zai yi kyau da Shugaban kasa bayan shugaba Buhari.
Yayin da aka fara hangen siyasar 2023, mun kawo maku wani sirrin zama Shugaban kasa a zabe mai zuwa. Tare da da dar-dar din mikawa Ibo mulki daga bakin Sen Yima.
Sakataren kungiyar Afenifere na kasa, Kole Omololu, ya caccaki jagaban Bola Tinubu a ka matsayarsa a sabon salon tsaro da aka kirkiro a yankin Kudu maso yamma mai suna Amotekun. Idan za a tuna, a ranar Laraba ne Tinubu yayi magana
Jigon jam’iyyar APC, kuma jagoran yarbawan Najeriya a siyasance, Sanata Asiwaju Ahmed Bola Tinubu ya yi furuci game da tirka tirkar da ta dabaibaye ‘rundunar tsaron yankin yarbawa’ da gwamnonin shiyyar kudu maso yamma suka kirkira
Bola Tinubu
Samu kari