Bola Tinubu
An sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa sakamakon rashin lafiya da kuma gazawar fannin gidaje a wani gagarumin sauyin gwamnati a ranar 21 ga Afrilu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta gano yadda sojoji, da suka hada da wadanda suka yi ritaya da kuma tsohon minista suka raba kudi don kifar da Tinubu.
Shugaba Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa tare da naɗa Taiwo Oyedele da Muttaqa Darma a matsayin sababbin ministoci a yau 21 ga Afrilu, 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa daga muƙaman ministoci a wani gagarumin sauyi da ya faru a yau Talata, 21 ga Afrilu, 2026.
Gwamnatin tarayya ta fitar da tuhume-tuhume 13 a kan mutanen da ake zargi da shirya yi wa shugaba Bola Tinubu juyin mulki a Najeriya, za su gurfana a kotu.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Najeriya ta fara shirin tsayar da ƴan takarar da za su fafata da ƴan adawa a babban zaben 2027 da ke karatowa.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
Sakataren CUPP, Mark Adebayo, ya gargaɗi jam'iyyun adawa su haɗe muddin suna son ƙalubalantar Shugaba Tinubu a zaɓen 2027 a cikin hirar yau 20 ga Afrilu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Abubakar Yusuf ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu game da dogaro da gwamnoni wajen cin zaben 2027 mai zuwa.
Bola Tinubu
Samu kari