Bola Tinubu
Kungiyar EU ta bayyana cewa tana girmama ikon Nigeria, tana sukar matsin lamba daga kasashen waje da goyon bayan zaman lafiya da kare ’yancin addini.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu yana cikin kwanciyar hankali duk da barazanar farmaki daga Donald Trump.na kasar Amurka.
Yan majalisar Amurka biyu, Gregory Meeks da Sara Jacobs, sun soki barazanar Trump ta daukar matakin soja kan Najeriya, suna kiranta rashin hankali da ganganci.
Shugaba Bola Tinubu ya mika sunan Kingsley Tochukwu Udeh, SAN, wanda yake babban lauyan Enugu, domin majalisar dattawa ta tabbatar da shi a matsayin minista.
Tinubu ya nemi majalisar tarayya ta amince ya karbo sabon bashin ₦1.15trn don rage gibin kasafin kuɗi, mako guda bayan amincewa da bashin waje na $2.847bn.
Akwai wani faifan bidiyo da kafofin sada zumunta suka yada, suna cewa Bola Tinubu ya ce ba shi da fargaba ga barazanar Donald Trump wanda aka dauka sabon bidiyo ne.
Malamin addinin Kirista, Ladi Thompson ya soki gwamnatin tarayya, yana cewa akwai kisan kiyashi tun shekaru 20 da suka gabata saboda tsattsauran ra'ayi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar China ya gargadi Amurka da ta daina tsoma baki a lamarin da bai shafe ta ba a Najeriya, domin ba za ta lamunta ba.
Wani masanin siyasa, Farfesa Ibrahim Jibrin ya bayyana cewa babu wani batun kisan kiristoci da ya sanya Trump barazana ga Najeriya, ya ce tsantsar siyasa ce kurum.
Bola Tinubu
Samu kari