Bola Tinubu
Tsohon ministan Bola Tinubu mai neman takarar gwamna a 2027 zai yi kwana akalla 14 a ragar ICPC. Uche Nnaji wanda ya rike Ministan kirkira, kimiyya yana tsare a ICPC
A labarin nan, za a ji irin shirin da gwamnatin tarayya ta yi wajen karrama marigayi tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari bayan cikarsa shekara da rasuwa.
A labarin nan za a ji cewa hukumar Tattara Kudin Shiga, Raba Kasafi da Kula da Albashi (RMAFC) ta dauki turbar karin albashi ga masu rike da mukaman gwamnati.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Hasashe ya ba APC da Tinubu ninkin baninkin na kuri’un 2023.Gwamnan Ekiti ya fada wa APC kuri’un da mutanesa za su ba Tinubu a 2027, ya ce zai kai 700, 000.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawo dalilin da ya sanya gwamnatinsa ta amince da yin gyare-gyare a tsarin hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC).
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa babu wani shugaba a Najeriya da ya kawo ci gaba ga Arewa kamar Bola Tinubu.
Atiku Abubakar ya bukaci Shugaba Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila tare da binciken zargin karɓar Naira miliyan 400 da aka yi masa ta hannun wakili.
Bola Tinubu
Samu kari