Bola Tinubu
Wani masoyin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, Khamis Musa Darazo, ya buƙaci a ƙara wa shugabannin Hukumar Kwastam ta Najeriya wa'adin aiki domin kawo ci gaba.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Peter Obi, ya mika bukatarsa ga hukumar INEC. Peter Obi ya bukaci a bayyana takardun karatun 'yan takara.
Fadar Shugaban Ƙasa ta ce ba ta ɗauki dan takarar NDC, Peter Obi a matsayin barazana ga gwamnatin Bola Tinubu ko zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Jigon jam'iyyar NDC mai adawa, Buba Galadima, ya yi gargaɗi cewa kafa 'yan sandan jihohi na iya zama barazana ga dimokuraɗiyya da haɗin kan Najeriya.
Uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta yi martani dangane da sukar da ake yi mata kan bada jarin kasuwa ga mata masu kananan sana'o'i.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci 'yan kasuwa su sauke farashin man fetur bayan saukar farashin danyen mai a Najeriya. Ministan mai ne ya yi kiran a Abuja.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta amince da ayyukan manyn tituna a jihohi 10, wanda zai lakume fiye da Naira tiriliyan 2.
Shugaba Tinubu ya rantsar da sababbin kwamishinoni 8 na RMAFC da NPC bayan amincewar Majalisar Tarayya, ciki har da wakilai daga jihohi daban-daban.
Bola Tinubu
Samu kari