Bola Tinubu
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu na dab da bayyana sunan Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin sabon Shugaban Hukumar Zabe mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC.
Fadar shugaban kasa ta karyata rahoton bankin duniya da ya ce talakawa miliyan 129 ne a Najeriya duk da tsare tsaren shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta ba kungiyar malaman jami'o'in kasar nan baki a kan shirinta na tsundauma yajin aiki, ta ce a ci gaba da zama, za a samu biyan bukata.
Majalisar dattawa ta rantsar da sababbin sanatoci biyu, ta karɓi wasikun Shugaban Tinubu kan nadin shugabannin hukumomi, yayin da Sanata Kelvin Chukwu ya koma APC.
Sanata Orji Uzor Kalu ya bayyana gwarin gwiwar cewa manyan jagororin adawa kamar Jonathan, Atiku da Peter Obi ba za su iya doke Bola Tinubu a 2027 ba.
Tinubu ya nemi amincewar majalisa don karbo karin bashin $2.84bn da sukuk domin tallafawa kasafin kudi, yayin da masana ke gargadi kan karbo lamuni fiye da kima.
Bayan murabus din ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, wannan rahoto ya yi bincike kan ministocin da suka yi murabus ko kuma Bola Tinubu ya sallame su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabda da kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ke yi wajen farfado da tattalin arziki.
Bola Tinubu
Samu kari