Bola Tinubu
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta kaddamar da shirin bincike kan gasar da aka samu a gidan ministan ayyuka, David Umahi. Iyalan budurwar sun yi magana.
A labarin nan, za a ji cewa Amurka ta kara magana game da abin da ta kira kashe kiristoci a Najeriya tare da neman a gaggauta dakile lamarin cikin gaggawa.
Karamin Ministan raya yankuna, Alhaji Uba Maigari, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumar nasara a zaben2027. Ya ce zai yi nasara.
Jakadan Najeriya a majalisar dinkin duniya, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai zauna kusa da Donald Trump a zaman da za a yi a Amurka.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shema ya bayyana cewa matakan da Shugaba Bola Tinubu ya dauka a Najeriya zun zama dole domin farfado da tattalin arziki.
Jam'iyyar APGA ta bayyana cewa ba ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa ba a 2027 saboda ta amince da mara wa Shugaba Bola Tinubu baya don ya nemi tazarce.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yabawa Bola Tinubu kan jajircewarsa wajen daukar matakai masu tsauri domin sauya tattalin arzikin Najeriya.
Sanata Barau Jibrin ya ce Allah ya saka wa Remi Tinubu saboda jajircewarta a majalisar dattawa, inda ya ce ta kasance mafi zuwa da wuri kuma tana zama har an tashi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana dalilin da ya sa suke ba wa Bola Tinubu hadin kai.
Bola Tinubu
Samu kari