Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya bukaci a gudanar da bincike kan zarge-zargen da ake yi wa Femi Gbajabiamila.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar cafke wani dan ta'addan ISIS a Borno. Ana ci gaba da gudanar da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa jami'in kasar Amurka ya sake dura a Najeriya game da batun matsaollin tsaro yayin da ake ci gaba da neman magance rashin tsaro.
Atiku Abubakar ya bayyana cewa janye ƙarin kudin WAEC da NECO nasara ce ga iyaye da ɗalibai, amma ya soki gwamnati kan yanke shawara ba tare da tuntuɓar mutane ba.
Mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya bayyana cewa ba boyewa jami'an tsaro yake yi. Adeyemi ya bayyana cewa ana farautar rayuwarsa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gudanar da bincike kan batun ma'aikatar bogi. Rundunar ta gano yadda aka yi amfani da takardu wajen samar da ma'aikatar.
An gudanar da taron tunawa da tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari shekara daya bayan rasuwarsa. An kafa gidauniyar tunawa da shi a taron Abuja.
Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Bola Tinubu
Samu kari