Bola Tinubu
Gwamnatin Najeriya ta samar da sabuwar dokar haraji domin samar da kudaden shiga da za su ba kasar damar ayyukan da suka dace tare da tabbatar da adalci.
Shugaba Bola Tinubu ya taya Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar cika shekaru 63 da haihuwa, yana yabon halayyarsa da jajircewarsa a mulkin jihar.
Babban Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu cewa shugaban Amurka, Donald Trump, na shirin ganin an cire shi daga mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan siyasarsa. Nyesom Wike ya ce siyasarsa za ta fuskanci barazana idan gwamnan Rivers ya yi tazarce.
Masu kare hakkin ɗan Adam a Najeriya sun nuna damuwa kan ci gaba da tsare malamin addini na Zaria da ke jihar Kaduna, Sheikh Sani Khalifa, ba tare da gurfanarwa ba.
Sheikh Sani Khalifa na Zaria ya shafe kwanaki 23 a tsare kan zargin alaƙa da juyin mulki; iyalansa sun ce an ba shi kyautar kudi ne don ya yi addu'a kawai.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da alhakin samar da tsaro a jihohi.
A cewar Fasto Toye Ebijomore, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sauya wa Najeriya suna kafin ya kammala mulki. Ya yi hasashen abubuwan da za su faru a 2026.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a ba talakawa miliyan 10 tallafin a 2026. Za a ba mutum 1,000 a dukkan mazabu 8,809 tallafin a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari