Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan takarar shugaban kasa a Najeriya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya hango yadda tikitin Muslim-Muslim zai yi wa takarar Bola Tinubu mummunar illa a 2027.
Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Tinubu da boye Naira tiriliyan 12.8 a kasafin 2026, yana bukatar cikakken bayani da binciken Majalisar Tarayya.
Fargabar da mutane ke da ita game da tikitin takara na Musulmi da Musulmi na jam'iyyar APC ita ce ainihin dalilin da ya sa Bola Tinubu ya sha kaye a Legas a 2023
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fara alfahari da wasu daga cikin ayyukan Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaben 2027 da ke zuwa.
ADC ta ce tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi zai kayar da Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaɓen 2027, tana mai danganta hakan da wahalar rayuwa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana matsayar Obi da Kwankwaso a siyasar Arewacin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa manyan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani ga kalaman fadar shugaban kasa da ta ce kila an yi kutse a cikin jami'an tsaro.
Kungiyar OAIC ta bukaci Tinubu ya yi watsi da kudirin FRSC da ke hukunta wa'azi a motocin haya, tana cewa ya saba da 'yancin addini da kundin tsarin mulki.
Bola Tinubu
Samu kari