Bola Tinubu
Jigon ADC, Salihu Lukman ya gargadi Atiku, Obi da Kwankwaso cewa rashin hadin kan 'yan adawa zai iya bai wa Tinubu da APC nasarar sake lashe zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta gargadi masu mukaman siyasa a gwamnatin Tinubu su jagoranci neman kuri'u ko su sauka, yayin da jam'iyyar ke shirin zaɓen 2027.
Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
Jigon APC a Kano ya yabawa Tinubu kan amincewa da gyaran titin saukar jirage na biyu a filin jirgin Kano da naira biliyan 46, yana cewa zai bunƙasa tattalin arziki.
APM ta zargi Bola Tinubu da yi wa limaman Katolika karya kan tattalin arziki da tsaro, tare da kalubalantarsa ya fita ya ga halin da 'yan Najeriya ke ciki.
Gwamnatin Delta ta umarci jami'an tsaro su kama wadanda suka kai hari kan hadimin gwamna Simon Mudi. Solomon Dalung ya ce yana samun sauki a asibiti.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke neman takarar shugaban kasa ya sanar da Bola Tinubu abin da ya dace ya mayar da hankali a kai ba ƴan adawa ba.
Jam’iyyar ADC ta soki Shugaba Bola Tinubu kan kalamansa na “yin fafatawar siyasa har karshe,” tana mai cewa ya kamata ya fi mayar da hankali kan yaki da ta’addanci.
Rahotanni da muka samu sun ce masu zargin juyin mulkin 2025 sun yi shirin daukar tuba-tubabben Boko Haram da CJTF domin tallafa wa yunkurin kifar da gwamnati.
Bola Tinubu
Samu kari