Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake tabo batun janye 'yan sanda daga gadin manya. Shugaba Tinubu ya nuna cewa ba gudu ba ja da baya kan umarnin da ya bayar.
Tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, a yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakan da ya dauka saboda rashin tsaro.
Lauya mai kare hakkin dan Adam a Najeriya, Femi Falana ya bayyana cewa dole a magance talauci da rashn tsaro kafin Najeriya ta magance juyin mulki a Afrika.
Tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan saurin dakile yunkurin juyin mulki a Benin, ya kira matakin “gagarumin dabara”.
Manyan shugabannin addinai da gargajiya sun ce tabarbarewar tsaro a Najeriya ta koma gaban Shugaba Tinubu, suna kiran a dauki mataki cikin gaggawa.
Janar John Enenche mai ritaya ya bayyana cewa juyin mulki yanzu kusan ya zama ba zai yiwu ba a Najeriya saboda sabuwar fahimtar dimokuradiyya cikin sojoji.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta yabawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bisa hanzarin da ya yi wajen agaza wa Jamhuriyar Benin tare da dakile juyin mulki.
Rundunar hadin gwiwa ta sojojin Jamhuriyar Benin, sojojin saman Najeriya da dakarun Faransa sun dakile yunkurin juyin mulki a ranar Lahadi da ta gabata.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da bukatar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar mata, inda yake neman tura dakarun sojoji zuwa Benin.
Bola Tinubu
Samu kari