Bola Tinubu
Sanata Oluremi Tinubu ta ce babu wani ɗan Najeriya da ya kamata ya kwana da yunwa yayin da gwamnatin tarayya ke faɗaɗa shirin tallafa wa masu buƙata.
Kakakin ADC, Bolaji Abdullahi, ya ce za a ɗora wa Shugaba Bola Tinubu alhakin duk wani abu da ya samu Nasir El-Rufai, yana zargin an tsare shi ne saboda siyasa.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rufa'i Sani Hanga da Kabiru Gaya da aka hango a wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai yi wa jam'iyyar NDC dadi ba.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni ga jami'an tsaro game da harin da ya kashe mutane kusan 30 a jihar Kaduna.
A labarin nan za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya gano dalilan da su ka jawo ana samun asarar rayuka a kasar nan a mulkin Tinubu.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rufa'i Hanga ya na fadada ayyukansa wajen tattauna wa da magoya baya game da sauya sheka daga NDC a rabu da Kwankwaso.
Fadar Shugaban Ƙasa da Sanata Adams Oshiomhole sun mayar da martani ga Peter Obi, suna caccakar kalamansa kan Bola Tinubu da kuma tafiyarsa ta siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa ya sanar da cewa yana sane da martani jama'a kan cewa sojoji na karban albashin N100,000.
Tsohuwar shugabar NSIPA, Halima Shehu, ta musanta karkatar da N44bn, tana mai cewa ba a taɓa tura kuɗin zuwa asusunta na kashin kanta ba kamar yadda aka yi zargi.
Bola Tinubu
Samu kari