Bola Tinubu
Dattijon NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa babu yadda za a yi jagoran Kwankwasiyya na kasa, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya hada inuwa guda da Abdullahi Ganduje.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Na kusa da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Faruk Aliyu, ya bayyana cewa babu dalilin da zai sanya jiga-jigan tsohuwar CPC su fice daga jam'iyyar APC.
Atiku Abubakar ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci a kan mulkinsa saboda yawan kashe mutane da ake yi a Najeriya yana makale a kasar Faransa.
Bankin Duniya ya yaba da manufofin Shugaba Bola Tinubu, ya ce nan da shekaru 10 zuwa 15 sauye sauyen gwamnati za su gyara tattalin arzikin Najeriya.
Wasu kungiyoyi da kuma jam'iyyar PDP sun buƙaci Bola Tinubu ya ƙaƙaba dokar ta-ɓaci a jihohi uku da ke kasar saboda wasu matsaloli musamman na rashin tsaro.
Tsohon ɗan Majalisar wakilan tarayya, Hon. Farouk Aliyu ya bayyana cewa da iƙon Allah shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi takwas a kan madafun iko.
Yayin da ake jita-jitar za su bar APC, tsofaffin shugabannin CPC sun bayyana goyon bayansu ga jam'iyyar da Bola Tinubu, sun ce suna nan daram cikinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa an samar da kawancen jam'iyyun adawa ne domin kawo karshen mulkin APC a kakar zaben 2027.
Bola Tinubu
Samu kari