Bola Tinubu
Tinubu ya naɗa Yakubu Jang, ɗan Jonah Jang, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman yayin bikin cika shekaru 80 da haihuwar tsohon gwamnan Filato.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta umarci jama'a da su saka idanu a kan bayanan karatun Tinubu da Kashim Shettima.
Babban fasto, John Onaiyekan ya ce gwamnatin Bola Tinubu na son riƙe mulki a 2027 ta kowace hanya, tare da gargadin a tabbatar da zaɓe mai adalci.
Sababbin takardu sun bayyana yadda ake zargin Timipre Sylva ya tallafa wa shirin juyin mulki, yayin da ya musanta zargin tare da jaddada biyayyarsa ga dimokuraɗiyya.
John Cardinal Onaiyekan ya ce Bola Tinubu ya bayyana wa bishops na Cocin Katolika karara cewa bai amince da ra'ayinsu kan tattalin arziki da tsaron Najeriya ba.
Peter Obi ya ce da shi ne shugaban kasa, da kansa zai shiga dajin da aka boye dalibai da malamai da aka sace a Oyo, tare da sukar yadda ake tafiyar da tsaro.
ADC ta bukaci Bola Tinubu ya yi amfani da dabarar da ta kai ga ceto mutanen Oriire a Oyo wajen kubutar da sauran mutanen da aka sace a fadin Najeriya.
Farfesa Wole Soyinka ya bukaci Bola Tinubu ya kawo ƙarshen kashe-kashen da jami'an gwamnati ke yi, yana mai cewa shiru kan haka na ƙara ƙarfafa masu aikata su.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Bola Tinubu
Samu kari