Bola Tinubu
Kotun Koli ta tabbatar da ikon shugaban kasa na ayana dokar ta-baci a jihohi, da kuma ikon dakatar da zababbun gwamnoni a shari'ar da gwamnoni PDP suka shigar.
A labarin nan, za a ji cewa an samu wasu sojojin kasar nan sun fusata da aka kara wa Kanal Nurudeen Yusuf, mai tsaron Shugaban Ƙasa girma zuwa Birgeniya Janar.
Fadar shugaban kasa ta yi wa 'yan adawa martani game da kama 'yan adawa da EFCC ta yi. Ta ce Bola Tinubu ba shi ba EFCC umarni ta cafke 'yan jam'iyyar adawa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Murtala Asada ya ce ba haka kawai ya ke zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ba.
Kungiyar Northern Stakeholders Consultative Initiative (NSCI) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya ci gaba da yin aiki tare da Bello Matawalle.
Fasto Elijah Ayodele ya ce Naira miliyan 150 ba za su iya sayen takalmin da yake sawa ba, yana karyata zargin karɓar kuɗin sihiri daga Bayo Adelabu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa ko kadan bai yi nadamar goyon bayan da ya ba Shugaba Bola Tinubu ba a 2022.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamna Uba Sani na Kaduna, Gwamna Alia na Benuwai da Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba a Aso Rock.
Bola Tinubu
Samu kari