Bola Tinubu
Sarkin Ibadan, Mai Martaba Rashidi Ladoja ya yabawa Tinubu kan yaƙi da satar mutane, yana cewa kin biyan kuɗin fansa ta taimaka wajen ceto mutanen Oyo lafiya.
Festus Keyamo ya bayyana cewa zaben shugaban kasa na 2027 tamkar nadin sarauta ne ga Bola Tinubu, yana mai cewa APC ba ta ganin barazana daga Atiku ko Peter Obi.
A labarin nan, za a ji cewa wakilan yan kasuwa da gwamnatin Kano sun samu zama da Goerge Akume a kan tuna wa shugaban kasa Bola Tinubu tallafin da ya y i alkawari.
A labarin nan za a ji 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar hadakar yan adawa ta ADC,Atiku Abubakar ya nemi bayanan motocin alfarma 39 da gwamnati ta ware kudinsu.
Ministan Kudi Taiwo Oyedele ya ce gwamnatin tarayya za ta bayyana yadda aka kashe kuɗaɗen da aka ceto bayan cire tallafin fetur da na musayar kuɗaɗen waje.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ba za ta biya kudin fansa ga ‘yan ta’adda ba, tare da bayyana shirye-shiryen kara rundunonin soji da kafa ‘yan sandan jihohi.
Remi Tinubu ta nemi haɗin kan Saudiyya domin inganta ilimin Almajirai, tana mai gargadin cewa rashin iliminsu na iya zama barazana ga tsaron Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci gwamnoni su gina hanyoyi maimakon gadar sama, ya ce gwamnati ba za ta biya kuɗin fansa ba kuma za ta ƙarfafa tsaro.
Bola Tinubu
Samu kari