Bola Tinubu
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya roki 'yan Najeriya, musamman Kiristoci da su yi amfani da lokacin bikin Easter don yiwa Tinubu addu'a.
Jigo a APC kuma tsohon sakataren gwamnatin Muhammadu Buhari,Babachir Lawal ya bayyana takaicin salon mulkin APC a karkashin Bola Ahmed Tinubu a kasar nan.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai gana da hafsoshin tsaro saboda yawan kashe kashe da aka fuskanta a jihohin Najeriya yayin da yake hutu a kasar Faransa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kira ga Musulman Najeriya su zamo masu tausayi da adalci. Ya bayyana haka ne yayin wani taron kungiyar Ansa-ud-Deen a jihar Ogun.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban ƙasa wanda ya ajiye aiki, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya ce dole ne a yi tsayin daka wajen zaɓen nagartaccen ɗan takara a 2027.
Hankula sun fara karkata kan batun babban zaben shekarar 2027. Alamu sun nuna cewa Shugaba Bola Tinubu na iya samun tikitin yin tazarce ba tare da hamayya ba.
Fasto Tunde Bakare ya shawarci Shugaba Tinubu ya rungumi tawali’u da karɓar shawara domin ceto Najeriya daga halin da take ciki inda ya ce an gaji da addu'a.
Fadar shugaban kasa ta yi magana game da ci gaba da zaman Shugaba Bola Tinubu a kasar waje. Bayo Onanuga ya bayyana cewa Tinubu zai dawo bayan hutun Easter.
Ɗan ministan harkokin waje na Najeriya, Adam Tuggar ya karyata jita-jitar cewa mataimakin gwamnan Bauchi ya mare mahaifinsa a jihar kan lamarin siyasa.
Bola Tinubu
Samu kari