Majalisar dokokin tarayya
Iyayen daliban da aka sace a Kaduna sun hallara a bakin majalisar tarayya dake Abuja don nun rashin jin dadinsu da kuma bayyana gazawar gwamnati na kubutar da
Majalisar dattijai ta nesanta kanta da lamarin zargin da akewa Isa Pantami Kan wasu kalamai da yayi a baya, tace ita aikinta kawai tayi a lokacin tantancewa.
An ga jami'an tsaro sun tsaurara bincike a kan abubuwan hawa, inda suke ɗaukar dogon lokaci suna gudanar da bincike kafin subar abun hawa ya wuce cikin zauren.
Dan majalisa ya bayyana cewa, akwai yiyuwar bijiro da batun tsige shugaba Muhammadu Buhari idan aka gagara samun mafita mai dorewa kan lamuran rashin tsaron kas
Yan majalisar dattijai sun yi kira ga shugaban ƙasa ya ɗauki sabbin jami'an tsaro, a samar musu makaman da suke buƙata domin magance matsalar tsaro a ƙasar nan
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya ranshar da sabon sanata, Sanata Frank Ibezim, wanda zai wakilci mazaɓar Imo ta arewa a majalisar dattijai.
Shugaban kwamitin dake kula da sojoji na majalisar dattijai, Sanata Ali Ndume, yace bai kamata gwamnati tana boye lamarin masu taimakawa yan Boko Haram ba.
Sufetan yan sandan ƙasar nan ya nemi a ƙara ma hukumar yawan kuɗin da take samu domin hukumar ta samu damar sauke nauyin dake kanta na magance matsalolin tsaro.
Shugaban Majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya tabbatar ma da ƙungiyar likitovi cewa majalisar sa zata yi duk me yuwu wa domin ganin an biya su hakƙinsu.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari