Aminu Waziri Tambuwal
Wasu daga cikin wadanda aka sauke da suka hada da sakataren gwamnati, Bashir Garba, shugaban ma'aikata, Buhari Bello, kwamishinan kudi, Suleiman Usman da kwamishiniyar ilimi, Aisha Madawaki, sun yiwa Tambuwal godiya bisa damar da
Majiyar Legit.ng ta ruwaito gwamnan jahar Maradi ta kasar Nijar, Zikiri Umar ne ya bayyana haka yayin wata tattaunawa da yake a gidan talabijin na kasar Nijar, inda yace yan gudun hijiran sun shiga Nijar ne sakamakon matsalar tsar
Harin na zuwa a cikin kasa da sa'o'i 24 bayan tsohon gwamnan ya kaddamar da wata gidauniya domin taimakon jama'ar da harin 'yan bindiga ya shafa a arewacin Najeriya, musamman a jihar Sokoto. Kazalika, 'yan bindigar sun sace wani
Tsohon gwamnan na wadannan kalamai ne yayin gabatar da wani shiri da zai mayar da hankali wajen tabbatar da zaman lafiya, wanda shine zai dauki nauyin fara shi bayan kammala azumin watan Ramadana a garin Kaduna. Bafarawa ya bayyan
Hotunan wasu yara; Aliyu, mai shekaru 17 da Aisha, mai shekaru 15, da ke shirin angwance wa a jihar Sokoto sun jawo barkewar cece-kuce a tsakanin jama'a. Najeriya kasa ce mai jama'a da suka fito daga kabilu da addinai daban-daban
Kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Sokoto, ASP Muhammad Sadiq, ya tabbatar da kama mutumin yayin gabatar da jawabi ga manema labarai a Sokoto. Sadiq ya ce: "wata tawagar jami'an 'yan sanda a ofishinmu na karamar hukumar Sabon Bir
'Yan jam'iyyar APC na yankin jihar Sokoto sun cika da farin cika, bayan da Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya tabbatar musu da cewar za su karbi kujerar gwamnan jihar daga hannun jam'iyyar PDP. Wamakko, wanda ya yi bayani...
Hakan na kunshe ne cikin wani jawabi da Achida ya raba ga manema labarai a garin Sokoto ranar Asabar, a matsayin martani ga zargin da jam'iyyar PDP tayi a kan cewar yunkurin APC na yin amfani da karfin gwamnatin tarayya domin murd
Zababun 'yan majalisar dokokin jihar Sokoto 16 na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) sun ki hallartar taron karbar takardan shaidan lashe zabe da INEC ta shirya a jihar. A wurin taron, Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari