Aminu Waziri Tambuwal
Masu korafin sun sanar da hukumar EFCC cewa shugaban hukumar da akawun sun gaza biyansu albashinsu na tsawon watanni uku ba tare da wani dalili ba. Sun yi zargin cewa abokan aikin nasu sun karkatar da kudin biyansu albashi zuwa wa
Bisa la'akari da irin nasarar da sulhu da 'yan bidigar a jihar Katsina ke samu, gwamna Masari ya bayyana karfin gwuiwarsa a kan cewa tattaunawar da za a yi a Maradi zata kawo karshen duk wani kalubale da barzanar tsaro da jiharsa
Kamfanin dillancin labarai na kasa ya ruwaito cewa, a ranar Asabar da ta gabata, jirage kimanin 17 dauke da manyan baki sun sauka a filin jirgin saman kasa-da-kasa na Sultan Abubakar III da ke jihar Sakkwato.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ce tana tattaunawa da 'yan bindiga da sauran wadanda suke kai hare-hare da iyakar jihar ta. Direkta Janar na Yadda Labarai da Hulda da Jama'a na Gwamna Aminu Waziri Tambuwal, Abubakar Shekara ne ya bayyan
Da ya ke gabatar da Shehu Amadu, mai shekaru 21, da Muzambilu Muhammad da Shafiu Almustapha, bisa zarginsu da aikata luwadi, CP Kaoje ya yi kira ga shugabannin addini da su ke fadakar da jama'a a kan illolin da ke cikin luwadi.
Mun samu labari cewa kotun zabe ta yi waje da shari’ar ‘Dan takarar PDP a Sokoto. ‘Dan takarar PDP na Mazabar Wurno ya fitar da kararsa daga Kotu wanda ya sa a ka kotu ta biya sa kudi.
A wani zance da ya fito daga hannun Darakta Janar na yada labarai da al’amuran yau da kullum na gwamnan, Abubakar Shekara ya sanar cewa “daga cikin sabbin kwamishinonin akwai tsohon dan majalisar Sarkin Musulmi, Alhaji Isah Bajini
Harin na zuwa ne a cikin kasa da makonni biyu bayan wasu 'yan bindigar sun kashe fiye da mutane 10 a wani hari da suka kai karamar hukumar Rabah da ke gabashin jihar Sokoto. Jihar Sokoto na makwabtaka da jihar Zamfa mai fama da
Harin da aka kai ranar Asabar din da ta gabata wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutum 25 a wasu kauyuka na karamar hukumar Rabah dake jihar Sokoto ya bar baya da kura.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari