Aminu Waziri Tambuwal
Rikici ya barke tsakanin wasu jiga-jigan jam'iyyar APC da PDP a rumfar zabe mai lamba 005 da 009 da ke Magajin Gari, Ward 'B' shiyyar Danfarijo a yayin da ake gudanar da zabe a yau Asabar. Jiga-jigan 'yan siyasan sunyi kokarin nun
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Sokoto, Aminu Koji, ya bayyana cewar wasu ‘yan bindiga ne su ka kaddamar da harin kwanton bauna a kan jami’an ‘yan sanda Koji ya kara da cewa, ‘yan bindigar sun kasha jami’an ‘yan sanda biyu a harin
Wasu mata guda uku da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bawa mukamin kwamishina sun jagoranci mata wajen yin zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe ta kasa (INEC) da ke Sokoto a yau, Talata, da rana. Matan uku;
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana zaben kujerar gwamna da aka yi ranar Asabar da ta gabata a jihar Sokoto a matsayin wanda bai kammalu ba. Baturiyar zabe a jihar, Farfesa Fatima B. Mukhtar, ce ta bayyana da
Wasu matasa a jihar Sokoto sunyi kira ga rundunar 'yan sanda tayi gaggawan kama shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar saboda barazanar tayar da rikici da ya yi gabanin zaben gwamna a jihar. An yi ikirarin cewa
A jiya, Asabar, 23 ga watan Fabarairu ne aka gudanar da zaben shugaban kasa da 'yan majlisar tayya ('yan majalisar wakilai da dattijai) a fadin kasar nan. Tun a jiyan sakamako su ka fara fitowa daga mazabu daban-daban da ke fadin
Rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto ta kama wani mutum mai suna Shehu Maidamma bisa zargin sa da mallakar wasu kuri’un zabe na bogi. Kakakin rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto, Muhammad Sadiq, ya tabbatar da hakan ga manema labarai
Biyo bayan hukun kotun daukaka kara da ke Sokoto, jam’iyyar APC mai mulki ta mika sunayen ‘yan takarar ta daga jihar Zamfara ga hukumar zabe mai zaman kan ta domin a fafata da su a zabukan shekarar nan. Da yak e tabbatar da hakan
Gwamna Tambuwal yace an so a nada Femi Gbajabiamila a matsayin Shugaban Majalisa amma sai Tinubu ya saba alkawarin da aka yi da shi. Tsohon Shugaban Majalisar Tarayyar ya fadi duk abin da ya auku tsakanin sa da Tinubu.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari