Yan ta'adda
Rahotanni sun tabbatar cewa yan bindiga sun kai hari a lokacin sallar Isha a Tudun Malamai da ke karamar hukumar Faskari a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Olufemi Oluyede ya ba sojojin Najeriya wa'adin wata daya domin murkushe 'yan ta'addan Mahmuda da suka bulla a Arewa.
Yayin da hare-haren yan bindiga ya yi ƙamari, Bola Tinubu ya umarci jami’an tsaro su sauya dabarunsu nan take domin kawo karshen matsaloli a Borno, Benue da Plateau.
Gwamnatin Filato ta bayyana rashin jin dadin rahotannin da ke cewa dakarun DSS sun karbe wasu makamai da ta sayo domin yai da masu kashe mazauna jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta tabbatar da mutuwar dan daba Baba Beru bayan an harbe shi da bindiga. An harbi Beru ne yayin da 'yan daba suka kai hari.
Gwamnan Binuwai ya bayyana cewa 'yan bindiga sun mamaye wasu yankuna a jihar, inda suke ci gaba da kai hare-hare babu kakkautawa suna salwantar da rayuka.
Sabuwar kungiyar 'yan ta'adda da ta bulla a Arewa mai suna Mahmuda ta fara zafafa hare hare kan al'umma a Kwara. Sun fara kashe mutane a wurare daban daban.
Gwamna Alia ya ce maharan da ke kashe mutane a Benue ba 'yan Najeriya ba ne, suna amfani da AK-47, suna magana da bakon yare, kuma suna da mafaka a Kamaru.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang ya bayyana rashin jin dadin yadda ayyukan rashin tsaro ke ci gaba da kamari a sassa daban-daban da ke jihar tun daga 1999.
Yan ta'adda
Samu kari