Yan ta'adda
Gwamnatin Gombe ta ce ba za ta amince wasu bata-gari su tayar da hankula a jihar ba, inda ta umarci jami'an tsaro su gaggauta kamo wanda su ka aikata kisan kai.
Madugun 'yan kungiyar ta'addanci ta Biafra, Nnamdi Kanu ya ja da kotun tarayya yayin masa shari'a. Kanu ya nuna tirjiya a gaban alkali, mai shari'a Binta Nyako.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani kwamandan Boko Haram a Borno mai suna Mulwuta ya yi barazana ga mazauna Banki a karamar hukumar Bama a jihar.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro, sun yi raga-raga da 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a farmakin
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da jikkata wasu da dama.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana tarin nasarorin da dakarun sojoji masu yaki da 'yan ta'adda a sassan daban-daban na Najeriya suka samu a cikin mako guda.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai farmaki masallaci ana sallar Asuba a masallaci da asuba. An sace limami da wasu masallata 10 yayin harin.
Rahotanni sun tabbatar cewa dan ta'adda, Bello Turji da Sani Black sun tsere saboda kai farmakin sojoji kan ‘yan bindiga a dazukan jihar Zamfara.
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta bayyana cewa an samu babbar barazana a kan barazanar tsaro, wanda ya sa aka ɗauki matakan da za a dakile barazanar.
Yan ta'adda
Samu kari