Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasar Najeriya ya shawarci shugabannin Afrika dangane shirin AfCFTA. Ya ce kada su bari annobar Korona ta hana su aiwatar da shirin da suka tsar
Legit.ng Hausa tattaro maku duka shugabannin ‘Yan Sanda X da aka yi a tarihi tun daga 1960. Louis Edet shi ne mutumin gida da ya fara zama IGP a shekarar 1964.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya zugo Matasa cewa tsofaffin kwanonin nan ba za su mika maku mulki ba, ya ce sai dai su tashi su fizgi kujerun mulki.
Zan iya cewa na san Shugaba Buhari saboda ya yi aiki da ni. Amma sau da yawa na kan tambayi mutane, shi ne ko kuwa ya canza ne daga Buhari da na sani? Ban yarda
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce abun damuwa ne yadda 'yan bindiga ke cin karensu babu babbaka a yankin arewa maso yammacin kasar nan inda shugaban.
A yayin da ya ake hira da shi a wani shirin tattaunawa kai tsaye ta yanar gizo, Obasanjo ya musanta zargin cewa ya dauko marigayi Yar'adua tare da bashi takara
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya goyi bayan Muhammadu Buhari a shekarar 2015 duk da cewa ya san 'bai san komai ba' Olagunsoye Oyinlola, tsohon gwamnan
Laftana Janar Tukur Buratai ya mika shugabancin gidan soja ga sabon hafsun sojoji, a lokacin ya ce saura kiris tsohon Shugaban kasa Obasanjo ya yi masa ritaya.
A wani faifan bidiyo da ke yawo a dandalin sada zumunta da kafafen sadarwa da ke kan yanar gizo, an ga tsohon shugaban kasar Nigeria, Olusegun Obasanjo, ya na
Olusegun Obasanjo
Samu kari