Olusegun Obasanjo
Amma Obasanjo a cikin wani jawabi da mai taimaka masa wajen yaɗa labarai, Kehinde Akinyemi, ya fitar bayan wata ganawa a ranar Laraba, ya ce bai halarci zaman s
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo yace a ciki da wajen gwamnati, ya hana Gani Adams, Aaare Ona Kakanfo na kasar yarbawa, kai masa ziyara, The Cable tace.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, zai je kasar Ethiopia sasanci. Zai sasanta tsakanin gwamnatin kasar ne da TPLF,duk da gwamnatin ta nuna kara.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya cigaba da yin tsokaci a kan wasu lamura da suka faru lokacin da ya ke kan mulki daga shekarar da aka zabe shi, 1999
Tsohon Shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya ce amintakar tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, da Dakta Alex Ekwueme lokacin zaɓen cikin gida na jam'iyyar PDP a sh
Femi Adesina ya bada labarin abubuwan da tsofaffin Shugabanni su ka fadawa shugaba Buhari kwanaki a taro: Jonathan, Babangida, da Obasajo sun halarci taron.
Bayan jawabin kasa baki daya da shugaba Muhammadu Buhari ya yi, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya jinjina masa a kan sauraron masu zanga-zangar da yayi.
Olusegun Obasanjo ya soki amfani da karfin bindiga wajen maganin zanga-zanga. Tsohon shugaban kasar ya ce wannan ba zai kawo zaman lafiya ba sai dai rikici.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya ce ya kamata shugaba Muhammadu buhari ya nuna damuwarsa ta hanyar biyan buƙatun masu zanga-zangar EndSARS.
Olusegun Obasanjo
Samu kari