Adams Oshiomole
Mun ji cewa wasu sun bukaci Jam’iyyar APC ta hana Gwamnanta tsayawa takara a Edo. Maganar APC ta hana Gwamnanta tikitin tazarce ya na kara karfi a halin yanzu.
Tsarin zaben fidda gwani na jam'iyyar APC da za a gudanar a zaben gwamnan jihar Edo ya sanya fadar shugaba Muhammadu Buhari a cikin tsaka mai wuyar sha'ani.
Yaran Oshiomhole sun fara juyawa Ize-Iyeamu baya a Jam’iyyar APC. Jiga-jigan sun dawo daga rakiyar Osagie Ize-Iyamu ne bayan wata ganawa da Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa sun tallafa wa Adams Oshiomhole da dukiyarsu don ganin ya zama gwamnan jihar a lokacin da bai da ko sisi.
Jam'iyyar APC ta tsayar da ranar 22 ga watan Yuni a matsayin ranar da za ta gudanar da zaben fidda dan takararta na gwamna a babban zaben gwamnan jihar da za a
A farkon makon nan Gwamna Godwn Obaseki ya bayyana Jam’iyyar da zai nemi tazarce a zaben 2020. Gwamnan na Edo ya samu sabani da Shugaban APC, Adams Oshiomhole.
Tun a makon jiya gwamnonin jam'iyyar APC su ka tsara yadda za su matsawa shugaba Buhari lamba domin ya goyi bayan a bar abokansu na jihar Edo da Ondo su sake yi
Kwamared Adams Oshiomhole ya jadadda cewa lallai zaben kato bayan kato za a gudanar yayin zaben fidda gwani na gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress a Edo
Gwamnonin APC sun tsinkayi ofishin Shugaban jam’iyyar APC na kasa don yin taron toshe baraka da Kwamared Adams Oshiomhole yayinda Obaseki ya ziyarci Buhari.
Adams Oshiomole
Samu kari