Adams Oshiomole
Atiku ya ce Oshiomhole ya yi adawa da aka cire tallafin man fetur a 2007. Atiku ya bayyana yadda Oshiomhole ya kawo masu matsala a lokacin ya na mulki a PDP.
Gwamna Amadu Fintiti PDP ya tsoma baki a rigimar APC, ya fadi wanda zai yi nasara. Godwin Obaseki zai fafata da mutane biyar wajen samun tikitin APC a 2020.
Jam'iyyar APC ta like bayanan takardun karatun 'yan takararta 6 da suka hada da gwamna Godwin Obaseki, Fasto Osagie Ize-Iyamu, Dakta Pius Odubu, Injiniya Chris
Mun ji cewa wasu sun bukaci Jam’iyyar APC ta hana Gwamnanta tsayawa takara a Edo. Maganar APC ta hana Gwamnanta tikitin tazarce ya na kara karfi a halin yanzu.
Tsarin zaben fidda gwani na jam'iyyar APC da za a gudanar a zaben gwamnan jihar Edo ya sanya fadar shugaba Muhammadu Buhari a cikin tsaka mai wuyar sha'ani.
Yaran Oshiomhole sun fara juyawa Ize-Iyeamu baya a Jam’iyyar APC. Jiga-jigan sun dawo daga rakiyar Osagie Ize-Iyamu ne bayan wata ganawa da Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa sun tallafa wa Adams Oshiomhole da dukiyarsu don ganin ya zama gwamnan jihar a lokacin da bai da ko sisi.
Jam'iyyar APC ta tsayar da ranar 22 ga watan Yuni a matsayin ranar da za ta gudanar da zaben fidda dan takararta na gwamna a babban zaben gwamnan jihar da za a
A farkon makon nan Gwamna Godwn Obaseki ya bayyana Jam’iyyar da zai nemi tazarce a zaben 2020. Gwamnan na Edo ya samu sabani da Shugaban APC, Adams Oshiomhole.
Adams Oshiomole
Samu kari