Adams Oshiomole
Kwamared Adams Oshiomhole ya jadadda cewa lallai zaben kato bayan kato za a gudanar yayin zaben fidda gwani na gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress a Edo
Gwamnonin APC sun tsinkayi ofishin Shugaban jam’iyyar APC na kasa don yin taron toshe baraka da Kwamared Adams Oshiomhole yayinda Obaseki ya ziyarci Buhari.
A yanzu haka hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta ja labule da dukkanin shugabannin jam'iyyu na Najeriya saboda zaben gwamna jihar Edo da Ondo da ke tafe.
Taron na sirri, wanda aka yi ranar Lahadi, 31 ga watan Mayu, ya samu halartar shugaban kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC, Atiku Bagudu na jihar Kebbi, gwaman jih
Gwamnan Jihar Edo ya ce babu wani wanda zai iya takawa tazarcensa burki a zaben bana. Mista Godwin Obaseki ya ce babu mahalukin da ya isa ya hana sa tazarce.
Za ku ji yadda wasu Yaran Adams Oshiomhole da Godwin Obaseki su ka ja sabuwar daga ana shirin zaben gwamna a Edo, amma APC ba ta cin ma magana guda ba tukuna.
Obaseki na jam’iyyar APC na fama da rikicin gida a cikin jam’aiyyarsa a dalilin takun saka da ya shiga tsakaninsa da shugaban jam’iyyar APC ta kasa, Adams.
A cikin wata wasika da Shuaibu ya wallafa ranar Laraba, ya yi gargadin cewa al'amura za su iya durkushewa a cikin jam'iyyar APC matukar Oshiomhole ya ci gaba da
Mun kawo abubuwan da ba ka sani ba game da Adams Oshiomhole. Daga ciki shi ne asalin Adams Oshiomhole Musulmi ne sai dai daga baya Matarsa ta shi ya yi ridda.
Adams Oshiomole
Samu kari