JAMB
Wata jarida mai wallafa rahotanni da labarai da suka shafi harkokin addinin Islama, ta fitar da jerin wasu shugabanni Musulmai guda biyar da ta ce sun taka muhimmiyar rawa a bangaren nuna halayen shugabanci da jagoranci nagari.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandari, JAMB ta tsayar da ranar 13 ga watan Janairu a matsayin ranar da za ta fara sayar da takardar sha’awar zana jarabawar na shekarar 2020 ga dalibai masu sha’awa.
Za a sakewa jarrabawar WAEC ta kammala makaranta tsari bisa dukkan alamu inda shugaban hukumar ya ce a na yunkurin fara amfani da gafaka. WAEC za ta yi koyi da JAMB wurin shirya jarrabawar ta.
Mai shekaru goma sha biyar, Ekene Franklin, hazikin dalibi da ya fi kowa samun nasara a jarabawar neman shiga jami'a ta hukumar JAMB wanda samu maki 347, ya yi furuci dangane da dalilin wannan gagarumar nasara da ya samu.
Hukumar JAMB mai kula da shiryawa dalibai jarrabawar neman shiga jami'o'i a Najeriya ta ce za ta jajirce wajen tabbatar da kyakkyawan sakamako yayin da ke ci gaba da gudanar da jarrabawar cikin inganci da nagarta a bana.
Shahararren mai watsa shirye-shirye a gidan talbijin Sulamah Aledeh ya koka a ranar Alhamis, 11 ga watan Afrilu, cewa an hana yarsa shiga dakin jarrabawar UTME wanda aka fara a yau, Alhamis, 11 ga watan Afrilu.
Za ku ji Hukumar JAMB ta fitar da muhimmiyar sanarwa game da jarrabawar 2019 inda ta musanya rahotannin da ake ta yadawa na cewa an soma saida fam din jarrabawar shekarar badi. Daga Junairun 2019 kudin jarrabawar UTME.
Dan majalisa mai wakiltar al’ummar Kaduna ta sanatoriyan tsakiya, Sanata Shehu Sani ya mayar da martani game da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na rage farashin jarabawar kammala sakadandari ta JAMB, da NECO.
NAIJ.com ta ruwaito dalibi Zakari dan asalin jihar Borno ne, kuma ya nuna bajinta a jarabawar JAMB ta bana, inda ya samu maki dari uku da sittin da hudu, 364, hakan ya sanya shi zama dalibi mafi yawan adadin maki a cikin dubunnan
JAMB
Samu kari