Peter Obi
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta dawo da shugabannin ADC karkashin jagorancin David Mark a shafinta na yanar gizo bayan hukuncin Kotun Koli.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Jam’iyyar NDC ta fito fili ta musanta rahotannin da ke cewa ta miƙa tikitin shugaban ƙasa ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, tana mai cewa asusun X na bogi ne.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya karbi bakuncin Peter Obi da tawagarsa. Peter Obi ya bayyana dalilin da ya sanya ya ziyarci Goodluck Jonathan.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Dr Goodluck Ebele Jonathan, ya karbi bakuncin tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi, da tawagarsa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na kokarin hada tikitin hadin gwiwa a karkashin ADC tare da jan hankalin shugabannin Arewa su mara musu baya kafin zaben fidda gwani.
A labarin nan, za a ji masoya Peter Obi da Rabi'u Musa Kwankwaso sun ce sun fara fuskantar ƙalubale, kuma sun shirya saboda akwai alamun tafiyarsu za ta yi kyau.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoloye Sowore ya bayyana ikiran Peter Obi a kan Arewa da neman kuri'a kawai ba wani abu ba.
Peter Obi
Samu kari