Peter Obi
Tsohon shugaban matasan APC na kasa, Sadiq Abubakar ya bayyana cewa ya samu nasarar lashe tikitin takarar gwamnan jihar Gombe a inuwar jam'iyyar NDC.
Mai fashin baki a siyasa, Sola Kuti ya bayyana cewa matsalar Najeriya ta fi karfin mutum guda, yana mai cewa tsarin siyasa ne babban kalubalen da ke hana ci gaba.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023, Yusuf Datti Baba-Ahmed ya yi magana kan alakarsa da Peter Obi. Ya ce saboda tausayi ya yi aiki tare da shi.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Babachir Lawal ya ce yana iya yin la’akari da zaben mai fafutuka kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Omoyele Sowore, a 2027.
A labarin nan za a ji dan takarar Majalisar Wakilai ta Tarayya a karkashin jam’iyyar NDC a jihar Delta, Julius Akbovoka ya ce yana jiran tsammanin sakamakon zabe.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana hadakar yan adawa a dandali daya ne kadai zai iya zama kalubale mai girma ga Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya yi martani kan batun cewa Peter Obi, ya rusa masallaci lokacin da yake kan kujerar gwamnan Anambra.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki manyan yan adawar Najeriya da suka hada da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, ya kira su da makaryata.
Tsohon gwamnan Anambra, Mista Peter Obi ya bayyana cewa Rabiu Musa Kwankwaso ba zai zama "dan kallo" ba idan NDC ta lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Peter Obi
Samu kari